Al'amuran Yau Da Kullum

Ƙasashen Gefen Sahara Sun Samu Tasgaron Katsewar Intanet Sau 28 a 2024 – Rahoto

Ƙasashen Afirka Da Ke Gefen Sahara Sun Yi Asarar Dala Biliyan 1.56 Sakamakon Katsewar Intanet A 2024.

Ƙasashen da ke gefen Sahara sun yi asarar Dala Biliyan 1.56 sakamakon katsewar Intanet a shekarar 2024, a cewar wani sabon rahoto na ‘Top10vpn’, wani shafin Intanet da ke leƙe a tsakanin Ƙasa da Ƙasa.

Hakan shi ne kashi 19 cikin 100 na jimillar Dala Biliyan 7.69 da aka yi asara sakamakon katsewar Intanet a duk Duniya, wanda kuma hakan ya nuna cewa, an samu ragowa da kashi 10 cikin 100 daga Dala Biliyan 1.74 da aka samu a shekarar 2023.

A cewar rahoton, an samu katsewar Intanet sau 28 a Ƙasashe 28. Daga cikin Ƙasashen da lamarin ya shafa, 13 Ƙasashen Afirka ne: Sudan, Habasha, Kenya, Aljeriya, Guinea, Mauritania, Senegal, Mozambique, Chadi, Mauritius, Tanzania, Papua New Guinea, da Equatorial Guinea.

Taskar Nasaba

Taskar Nasaba

About Author

Leave a comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai Masu Nasaba

Al'amuran Yau Da Kullum

Qatar: Yawon Buɗe Ido na Bunƙasa a Gabas ta Tsakiya

Ƙasar Qatar ta sami kusan baƙi 730,000 a watan Janairu da Fabrairu na shekarar 2023, ƙaruwar kashi 347 a kowace
Al'amuran Yau Da Kullum

Mutum Mafi Tsufa a Duniya ya Mutu!

John Alfred Tinniswood ya mutu ne ranar Litinin a gidan kula da tsofaffi na Southport da ke Ƙasar Ingila. An